Truth and Objectivity
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta gudanar da gangamin tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara yadda zasu yaki cutar Tamowa da tallafawa mata sama da…
Kungiyar yan jaridun yanar Gizo ta ƙasa reshen jihar kano, Online Media Chapel ta yabawa kamfanin Dala Food Nig limited da Kamfanin POP Cola, bisa irin girmamawa da karramawar da…
Kwararren Lauya kuma Dan Siyasa Barista Salisu Salisu Umar ya ce Sanatan Kano ta Arewa Barau Jibrin yana bakin ciki da kyashin ganin an farfado da kamfanonin da suka durkushe…
DAGA: SENATOR IROEGBU Ziyarar da Laftanar Janar Emmanuel Charpy, kwamandan runduna ta musamman ta kasar Faransa wato (École Spéciale Militaire de Saint-Cyr (ESM) ta Faransa, ya kai Kwalejin Horar da…
Wani jigo a kungiyar Kwankwasiyya kuma tsohon mai baiwa gwamnan Kano shawara Alhaji Mustapha Hamza Buhari Bakwana ya bayyana tsohon gwamnan jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwakwaso a matsayin jagora…
A kokarinta na yaki da cutar Tamowa wacce ke baraza ga lafiyar Mata da kananan yara musamman a yankunan karkara, kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa…
DAG: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Masu fama da lalurar Tabin hankali suna bukatar kulawa da ta dace domin inganta rayuwarsu, hakan yasa Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 9 ga…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara sama da 600 da abinci mai gina jiki don yaki da cutar yunwa…
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Kungiyar ‘yan Kasuwa da masu safarar Ridi ta kasa reshen Jihar Kano ta bayyana cewa matsalar tsaro na barazanar kawo ƙarshen Noman Ridi a Arewacin…
DAGA: BUHARI ALI ABDULLAHI, KANO Kungiyar Rasulul A’azam Foundation (RAAF), wacce ta ƙunshi mabiya Ahlul Baiti na gidan Manzon Allah (S.A.W.) a Kano, ta kai ziyara ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar…